President Tinubu Communicates Senate seeking Confirmation of Olayinka Oladunjoye as Federal Commissioner representing Lagos state in National Population Commission.
Get link
Facebook
Twitter
Pinterest
Email
Other Apps
Comments
Popular posts from this blog
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin N-Power tace Kusan kashi 80 cikin 100 ke binsu bashi. Betta Edu ministar harkokin jin kai da yaki da fatara ce ta bayyana hakan a ranar Asabar, 7 ga watan Oktoba. Edu ta ce akwai kura-kurai da dama a cikin shirin kuma sun kaddamar da bincike kan yadda aka yi amfani da kudaden tun lokacin da aka fara shirin. Ministan ta yi nuni da cewa, akwai wasu da suka ci gajiyar tallafin da ake ba su alawus duk wata amma ba sa wurin aikinsu. Edu ta kuma ce ya kamata wasu daga cikin wadanda suka ci gajiyar shirin su fice daga shirin tun 2022 amma har yanzu suna kan biyan albashi. Tace "Dole ne mu koma mu duba N-Power mu fahimci mene ne matsalolin don haka za mu dakatar da shirin a yanzu har sai an kammala binciken da ya dace kan yadda ake amfani da kudi a cikin shirin N-Power" ministan tace Muna son sanin adadin nawa ne. mutane na dake asalin cin gajiyar acikin shirin a yanzu, mutum nawa suke bin bashi. Kuma zamu sake fasalin N-Power gaba daya tare da
Ni a ganina da za a sanya Sojojin sama a cikin sati ɗaya ko biyu, su bi dazukan nan, su riƙa bombin ɗin ƴan bindigar nan, sannan a sanya Sojojin Ƙasa su ƙarasa waɗanda basu mutu ba, Wallahi za a kawo ƙarshen Matsalar nan. Cewar tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmed El-Rufai
Comments
Post a Comment