LABARAI DA DUMI DUMINSA;
Ni a ganina da za a sanya Sojojin sama a cikin sati ɗaya ko biyu, su bi dazukan nan, su riƙa bombin ɗin ƴan bindigar nan, sannan a sanya Sojojin Ƙasa su ƙarasa waɗanda basu mutu ba, Wallahi za a kawo ƙarshen Matsalar nan.
Cewar tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmed El-Rufai
Comments
Post a Comment